Hausa Novels

Izzar So Hausa Novel

Written by Aishat

Izzar So Hausa Novel

 

IZZAR SO HAUSA NOVEL BOOK

writting by sultan
07034333288

whatsapp

2021
new novels

izzar so,nafaruwa akasi da mabudin zuciya tilas rai yai sosuwa duk da anada wada tuwa shi so baizai buyaba

daga inda aka tsaya
—————————
sai kamala yace saura umar hashim

umar hashim yatashi izuwa office domin tantancewa

bayan ya bude kofa
sai yace assalamu alaikum warahamatullah

sai jamila tace wannan kuma waye sai aisha tace sune wanda za,a tantance

awannan ma,ai kata sai jamila tace zauna
bani takardun naka

jamila tayima umar hamshim tanbaya akan cewa meyasa kaza6i kayi aiki awannan ma aikatar

sai umar hashim yace domin nakawo cigaba a wannan ma aikata

sai jamila tace ohhh mukenan bamukawo cigabanbane
kar kazomin da zancen banza idan naga dama wlh babu wanda zai daukeka aiki a wannan ma aikata

sai umar hashim
yace
nifa nayarda da hukunci ubangiji
domin shike badawa kuma shike hanawa

kai banasan wannan wa,azin naka malan

yusif da allah je kanuna masa office dinsa

yawwa nanne office dinka zaka fara aiki daga yau a wannan ma,aikata

bayan yusif yafita
umar hashim yai godiya ga allah domin zuwansa wannan ma aikata

ya allah kaciyardani halal ka hanani cin haram

sannan katsareni daga sharrin duk wani abin halitta
alhmdllh alhmdllh alhmdllh

Masu Son Cigaban Wannan Novel Suyi Comment Akasa.

 

Wasu Na Karanta :

Add Comment

Leave a Comment